✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

‘Yan ta’adda sun hallaka sojojin Burkina Faso 53

Gwamnatin sojin Burkina Faso ta ce sojojinta 17 da wasu jami’an sa-kai 36 sun rasu a wata gagarumar arangama tsakaninsu da ‘yan ta’adda

Gwamnatin sojin Burkina Faso ta sanar da mutuwar sojojinta 17 da wasu jami’an sa-kai 36 a wata gagarumar arangama tsakanin ‘yan ta’adda da jami’an tsaro.