✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Yadda za a magance rikicin Jihar Filato –Hausawa da Fulani

Al’ummar Hausawa da Fulanin Jihar Filato sun nemi Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya yi fatali da rahoton kwamitocin da gwamnatin Jihar Filato ta kafa,…

Al’ummar Hausawa da Fulanin Jihar Filato sun nemi Shugaban kasa Dokta Goodluck Jonathan ya yi fatali da rahoton kwamitocin da gwamnatin Jihar Filato ta kafa, maimakon haka ya aiwatar da rahoton kwamitocin da Gwamnatin Tarayya ta kafa kan rikice-rikicne jihar.