✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Tsohon Alkalin Alkalai, Idris Legbo Kutigi ya rasu

Tsohon Alkalin Alkalai, Mai Shari’a Idris Legbo Kutigi ya rasu jiya Lahadi a London bayan wata gajeruwar  rashin  lafiya da ya yi, ya rasu ne…

Tsohon Alkalin Alkalai, Mai Shari’a Idris Legbo Kutigi ya rasu jiya Lahadi a London bayan wata gajeruwar  rashin  lafiya da ya yi, ya rasu ne yana da shekara 78.

Biyu daga cikin ‘ya’yansa tsohon dan majalisar wakilan tarayyar Najeriya Sanni Idris Kutigi da kuma Jibrin Musa Kutigi sun tabbatar da mutuwar mahaifinsu.

Allah Ya gafarta masa (Amin)