✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

HOTUNA: Yadda Tinubu ya ziyarci waɗanda suka jikkata a harin Benuwe

Tinubu ya kai ziyara jihar ne domin jajanta wa waɗanda hare-haren ya shafa.

Shugaba Bola Tinubu ya kai ziyara asibiti da ke Makurdi, Babban Birnin Jihar Benuwe, domin duba waɗanda da suka jikkata a hare-haren da ‘yan bindiga suka jihar.

Shugaban ya je ne domin ganin irin ɓarnar da aka yi, tare da nuna alhini da goyonnsa baya ga al’ummar jihar.

Hotunan ziyayar sun nuna Tinubu yana duba da waɗanda abin ya shafa.

Go hotunan a ƙasa: