Shugaba Jacob Zuma, yana fuskantar zarge-zargen cin hanci wanda hakan ya san jam’iyyarsa ta ANC ta juya masa baya.
Tun watan Disambar bara suke matsa masa da ya yi murabus amma ya qi amincewa wanda hakan ya jefa kasar cikin rudani da rashin tabbas.
Shugaban Afirka ta Kudu Jacob Zuma ya ce ya yi murabus daga mulkin kasar bayan matsin lamba da jam’iyyarsa ta masa. Shugaba Jacob Zuma, yana…
Shugaba Jacob Zuma, yana fuskantar zarge-zargen cin hanci wanda hakan ya san jam’iyyarsa ta ANC ta juya masa baya.
Tun watan Disambar bara suke matsa masa da ya yi murabus amma ya qi amincewa wanda hakan ya jefa kasar cikin rudani da rashin tabbas.