✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Shekarau ya jingine mukamin dan Majalisar Sarkin Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya jingine kujerarsa a Majalisar Sarkin Kano, kamar yadda ya fada a wata takarda da ya rubuta wa…

Tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya jingine kujerarsa a Majalisar Sarkin Kano, kamar yadda ya fada a wata takarda da ya rubuta wa majalisar.