✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Wa Zai Gaji Buhari A Fagen Siyasar Najeriya?

Yayin da ake jana’izar marigayin, hankalin wasu ’yan Najeriya ya fara komawa kan yiwuwar samun wanda zai iya maye gurbinsa a fagen siyasar Najeriya.

More Podcasts

Gaskiya da rikon amana suna cikin dalilan da suka sa tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya yi fice a siyasar Arewacin Najeriya.

Wasu masana da ma makusantar tsohon shugaban ƙasar dai suna ganin Arewa ta yi rashi kuma zai yi wuya a samu makwafinsa.

Yayin da ake binne marigayin, hankalin wasu ’yan Najeriya ya fara komawa kan yiwuwar samun wanda zai iya maye gurbinsa a fagen siyasar Najeriya.

Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.

Domin sauke shirin, latsa nan