Mutum 19 sun shiga hannu kan rikicin Jihar Nasarawa
Rundunar ’Yan sandan Jihar Nasarawa ta kama mutum 19 da take zarginsu da hannu a rikicin kabilancin da ya auku a garin Agyaragu,
Rundunar ’Yan sandan Jihar Nasarawa ta kama mutum 19 da take zarginsu da hannu a rikicin kabilancin da ya auku a garin Agyaragu,