✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Kotu ta ci tarar wanda aka samu da luwadi Naira dubu 40

Wata Kotun Majistare da ke Suleja a Jihar Neja ta yanke hukuncin tarar Naira dubu 40 a kan wani magidanci bayan samunsa da laifin yin…

Wata Kotun Majistare da ke Suleja a Jihar Neja ta yanke hukuncin tarar Naira dubu 40 a kan wani magidanci bayan samunsa da laifin yin luwadi da wadansu yara hudu.