Wasu daga cikin mazauna yankin Mokwa da ambaliyar ruwa ta lalata wa gidaje a Jihar Neja, yanzu na zaune a sansanin ’yan gudun hijira.
Ambaliyar, wadda ta kashe sama da mutum 100, ta jawo asarar dukiya da lalacewar gidaje da dama a yankin.
- Direbobi sun toshe babbar hanyar Kogi sakamakon harbe abokan aikinsu
- Ambaliyar Mokwa: An gano gawar yara 7, jama’a na neman agaji
Aminiya ta kai ziyara sansanin a ranar Talata, inda ta ɗauki wasu hotuna da ke nuna halin da waɗanda abin ya shafa ke ciki da yadda suke rayuwa a sabon wajen da suka koma.
Ga hotunan a ƙasa: