✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Gwamnan Katsina ya sallami duk masu mukaman siyasa

Sabon Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya sallami duk masu rike da mukaman siyasa a fadin jihar.

Sabon Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya sallami duk masu rike da mukaman siyasa a fadin jihar.

Sai da ya bar masu mukaman siyasa a Hukumar Jin Daɗin Alhazzan jihar, a matsayin kwamiti, don ci gaba da gudanar da shirye-shiryen aikin Hajjin wannan shekara.

Sabon Sakataren Gwamnatin Jihar, Ahmed Dangiwa ne ya sanar da haka.