✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

An yi artabu da ‘yan fashin da suka je gidan Mukhtar Abbas

A ranar Litinin din makon jiya da daddare ne aka yi gumurzu tsakanin ’yan fashin da jami’an tsaro da mutanen gari su a lokacin da…

A ranar Litinin din makon jiya da daddare ne aka yi gumurzu tsakanin ’yan fashin da jami’an tsaro da mutanen gari su a lokacin da suka kai hari a gidan Mataimakin Shugaban ’Yan sandan Najeriya Muktar Abbas mai ritaya a Unguwar Fatika a Zariya,