Wani dan kasuwa Alhaji Muntari Wahid da ke Katsina ya ce ba komai ake yi wa gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ba sai dai “zagon kasa.”
‘Zagon kasa ake yi wa gwamnatin Buhari’
Wani dan kasuwa Alhaji Muntari Wahid da ke Katsina ya ce ba komai ake yi wa gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ba sai dai “zagon kasa.”