Gwamnan Jihar Osun Ebgeni Ra’uf Arebgesola ya shirya taron zaman lafiya ga Fulanin ɗaukacin jihohin kudu maso yamma a taron da ya samu halartar shuwagabannin Fulani da ƙugiyoyin manoma da dilallan shanu daga sassa daban-daban na ƙasar nan.
Yadda taron Fulani da al’ummar kurmi ya gudana a Oshogbo
Gwamnan Jihar Osun Ebgeni Ra’uf Arebgesola ya shirya taron zaman lafiya ga Fulanin ɗaukacin jihohin kudu maso yamma a taron da ya samu halartar shuwagabannin…