✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Watakila Hukumar FIFA ta dage Najeriya

Ga dukkan alamu Hukumar shirya kwallon kafa ta duniya (FIFA) za ta dage Najeriya daga shiga harkokin wasannin da ta shirya muddin gwamnatin Najeriya ba…

Ga dukkan alamu Hukumar shirya kwallon kafa ta duniya (FIFA) za ta dage Najeriya daga shiga harkokin wasannin da ta shirya muddin gwamnatin Najeriya ba ta sasanta rikicin da ya dabaibaye shugabancin Hukumar kwallon kafa a NFF ba.