✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Shugaba Buhari da Gwamna Fayose sun hadu

A yau Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Gwamnan Jihar Ekiti Ayodele Fayose suka hadu suka yi musabaha a taron Majalisar tsaro ta kasa karkashin jagorancin…

A yau Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Gwamnan Jihar Ekiti Ayodele Fayose suka hadu suka yi musabaha a taron Majalisar tsaro ta kasa karkashin jagorancin Shugaba Buhari a Abuja.

Shi dai Gwamna Fayose mutum ne mai yawan kalubalantar ayyukan da Shugaba Buhari ya yi.

Taron ya samu halartar gwamnoni da tsofaffin shugabannin kasa.