✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Rundunar soji ta canja Kukasheka a matsayin mai magana da yawunta

Rundunar sojin Najeriya ta bayar da sanarwar cewa ta canja mai magana da yawunta , inda ta maye gurbin birgediya janar Sani Usman Kukasheka a…

Rundunar sojin Najeriya ta bayar da sanarwar cewa ta canja mai magana da yawunta , inda ta maye gurbin birgediya janar Sani Usman Kukasheka a matsayin mai magana da yawunta din da birgediya janar Jude Chukwu kamar the Cable ta ruwaito..

 

A yanzu haka Kukasheka yana karatu ne a makarantar manyan jami’an gwamnati NIPS da ke Kuru a garin Jos na Jihar Filato.