✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Rikicin APC alheri ne —Sanata Ndume

Najeriya ba ta kai matsayin yin zabe ta intanet ba.

Sanata Muhammad Ali Ndume ya ce rikicin da ya dabaibaye zaben fidda shugabannin jam’iyyar APC na jihohi alheri ne.

A cikin wannan bidiyo, Ndume ya ce Majalisar Dattawa ba ta amince da zaben ’yar tinke ba, kuma Najeriya ba ta kai lokacin da za da yi zabe ta intanet ba.

A yi kallo lafiya.