Hukumar yaki da masu tu’ammali da miyagun kwayoyi da fataucinsu shiyyar Jihar Bayelsa, ta yi katarin kama wasu hamshakan masu fataucin miyagun kwayoyi su 24 a Bayelsa, babban birnin jihar bayan da ta dade da baza komarta, tana nemansu ruwa a jallo.
NDLEA ta cafke mutum 24 a Bayelsa
Hukumar yaki da masu tu’ammali da miyagun kwayoyi da fataucinsu shiyyar Jihar Bayelsa, ta yi katarin kama wasu hamshakan masu fataucin miyagun kwayoyi su 24…