Hukumar kwallon kafa ta kasa (NFF) ta shigar da kara ga kotun sauraron kararraki na Hukumar shirya kwallon kafa ta Afirka (CAF) a kan yadda mahukunta a Nijar suka yi wa kungiyar kwallon kafa ta U-17 rikon sakainar kashi a wasa zagaye na biyu da ya gudana a Nijar a ranar Asabar da ta gabata da hakan ya sa Nijar ta lallasa Najeriya da ci 3-1.
Najeriya ta kai karar Nijar
Hukumar kwallon kafa ta kasa (NFF) ta shigar da kara ga kotun sauraron kararraki na Hukumar shirya kwallon kafa ta Afirka (CAF) a kan yadda…