✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Najeriya A Yau: Yadda ’Yan Najeriya 13 suka mutu a wurin tonon zinare a Maradi

Wanda ya tsallake rijiya da baya a cikinsu ya ce su ma suna da laifinsu.

More Podcasts

Domin sauke shirin latsa nan

An tabbatar da mutuwar mutum 13 a ramukan tonon zinare a kauyen Kwandago da ya ke Jihar Maradi a Jamhuriyar Nijar.

Wani mai tonon zinaren da ya tsallake rijiya da baya, ya nuna akwai gangancin masu tonon zinaren.

A yi sauraro lafiya.