✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Najeriya A Yau: Yadda Aka Kashe Mutum 65 A Goronyo

’Yan bindiga sanye da hijabai sun bude wa mutane wuta a kasuwa da asibiti.


Domin sauke shiri’n latsa nan.

Kashe mutum 65 din da ’yan bindiga suka yi a Babbar Kasuwar Goronyo na Jihar Sakkwato na ci gaba da tada hankalin al’umma, lura da cewa an dan samu saukin wadannan hare-haren a jihohin Zamfara da Katsina.

Shirin namu na yau ya yi duba ne a kan mene ne ba a yi daidai ba, har hakan ta faru.