✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Shin Matasa Sun Gamsu Da Ministocin Da Ake Son Naɗa Musu?

An karon farko an yi wa Ma’aikatar Matasa ministoci biyu a lokaci guda, kuma dukkansu ’yan kasa da shekara 35

More Podcasts

An bayyana sunayen matasa sabbin jini har mutum biyu da ake son naɗawa a muƙamin ministocin ma’aikatar matasa ta Najeriya.

Yawanci an saba ma’aikatar matasa akan haɗe ta da ta wasanni a damƙa wa mutum guda, sai gashi a wannan karon an yi ƙarami da babbar mnistan matasa, kuma dukansu ba wanda ya haura shekara 35.

To ko yanzu za a iya cewa naɗa waɗannan matasa da za a yi zai gamsar da sabbin jini a Najeriya?

Ku saurari cikakken shirin kaitsaye ta nan