✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Me Zai Faru Idan Aka Dawo Da Tallafin Man Fetur?

Wane hali tattalin arzikin Najeriya zai shiga idan da za a dawo tallafin man fetur?

More Podcasts

Yayin da halin ƙuncin da ’yan Najeriya suke fama da shi yake ƙaruwa, yawan masu kira da a dawo da tallafin man fetur ma sai ƙaruwa yake yi.

Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba: shin me zai faru idan da za a dawo da tallafin?
Wane hali tattalin arzikin Najeriya zai shiga?

Shirin Najeriya A Yau zai yi ƙoƙarin amsa waɗannan da ma wasu tambayoyin masu alaƙa da su.

Domin sauke shirin, latsa nan