✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Alkiblar Da Edo Za Ta Fuskanta Bayan Zaben Monday Okpebholo

Monday Okpebholo, zababben Gwamnan Jihar Edo ya yi nasara bayan kayar da ’yan Takara 16.

More Podcasts

A karshe dai Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ayyana Monday Okpebholo a matsayin zababben Gwamnan Jihar Edo bayan ya kayar da ’yan Takara 16.

To ko me wannan nasara take nufi ga Jihar da al’ummarta?

Wannan na cikin tambayoyin da shirin Najeriya a Yau zai amsa a wannan lokacin.

Domin sauke shirin, latsa nan