✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Abin Da Zai Faru Idan Aka cire Tallafin Man Fetur

Yaya rayuwa za ta kasance idan an cire tallafin?

More Podcasts

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Gwamnatin Najeriya za ta bai wa magidanta masu karamin karfi miliyan 10 Naira dubu biyar-biyar daga watan Yuni idan aka cire tallafi man fetur baki daya.

Yaya rayuwa za ta kasance idan an cire tallafin?

Shirin Najeriya A yau na tafe karin bayani kan wannan batu.