More Podcasts
A ko’ina a Nahiyar Afirka za a iya samun ɗan Najeriya da ya bar ƙasarsa domin rayuwa a wata ƙasa.
A yau ba sai an je Turai ko Amurka ba — kasashe irin su Mali, Ghana, Libya, Sudan da sauran su, cike suke da matasa ’yan Najeriya waɗanda suka je ci-rani.
Shin me ya sa waɗannan matasa suke barin Najeriya – uwa ga Afirka, mai albarkatu da dama?
Me suke samu a waje da ba za su iya samu a gida Najeriya ba?
- NAJERIYA A YAU: Yadda naira biliyan ɗaya ta salwanta a gobarar Kasuwar Jos
- DAGA LARABA: Asarar Da Hausawa Ke Tafkawa Sakamakon Bacewar Tatsuniya
Wannan shi ne batun da shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai duba.
Domin sauke shirin, latsa nan