✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Bikin Kirsimeti: Musulmi 500 sun ziyarci gidan Fasto a Kaduna

Sama da musulmi 500 suka halarci gidan Fasto Yohanna Buru a Kaduna don taya shi da sauran kirista murnar bikin kirsimeti, ziyarar zata kara dankon…

Sama da musulmi 500 suka halarci gidan Fasto Yohanna Buru a Kaduna don taya shi da sauran kirista murnar bikin kirsimeti, ziyarar zata kara dankon danganta tsakanin mabiya addinan biyu wajen tabbatar da zaman lafiya a jihar da kasa baki daya.

Matasa maza da mata, limamai da kungiyoyi masu zaman kansu da sarakuna daga sauran jahohin Arewacinauran jahohin Arewacin Najeriya da makwabta qasar ne suka halarci gidan Faston a Kaduna.