✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Matasa uku sun mutu yayin da aka kone gidan Sanata a Kwara

Rundunar jami’an kare al’umma ta Civil Defence ta jihar Kwara ta tabbatar da  cewa an harbe mutum uku a garin Lafiagi da ke karamar hukumar…

Rundunar jami’an kare al’umma ta Civil Defence ta jihar Kwara ta tabbatar da  cewa an harbe mutum uku a garin Lafiagi da ke karamar hukumar Edu a ranar Juma’ar da ta gabata.
Mai Magana da Yawun Rundunar, Mista Kunle Bilesanmi ya fada wa manema labarai cewa wadansu mutane sun kone wani sashe na gidan Sanata Mohammed Sha’aba na APC daga jihar Kwara.
Bilesanmi ya bayyana cewa rundunar ba ta tantance wadanda aka harbe ba.