✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Manoman Larabar Tambari Gwani sun koka ga Hukumar ’yan sanda da ta cinye musu gonaki

Manoman Larabar Tambari Gwani da ke karamar Hukumar Dutse a Jihar Jigawa, sun koka kan irin zaluncin da gwamnatin jiha ta yi musu na kin…

Manoman Larabar Tambari Gwani da ke karamar Hukumar Dutse a Jihar Jigawa, sun koka kan irin zaluncin da gwamnatin jiha ta yi musu na kin biyan diyyar gonakinsu da ta mamaye da nufin gina makarantar horar da jami’an ’yan sanda a Jihar Jigawa.