✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Majalisar Taraba ta nada Mukaddashin Gwamna

Majalisar Dokokin Jihar Taraba ta amince da nada Mataimakin Gwamnan Jihar Taraba Alhaji Umar Garba a matsayin Mukaddashin Gwamnan Jihar bayan samun matsi da kuma…

Majalisar Dokokin Jihar Taraba ta amince da nada Mataimakin Gwamnan Jihar Taraba Alhaji Umar Garba a matsayin Mukaddashin Gwamnan Jihar bayan samun matsi da kuma karatowar cikar wa’wadin mako uku