✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Kotu ta kori saurayi daga Zamfara saboda budurwarsa

Kotun shari’ar Musulunci ta kori wani matashi mai suna Jafar Ibrahim, dalibi a Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari da ke Sakkwato, wanda yake zaune a…

Kotun shari’ar Musulunci ta kori wani matashi mai suna Jafar Ibrahim, dalibi a Kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari da ke Sakkwato, wanda yake zaune a Unguwar Zabarma a Tudun Wada Gusau, daga Jihar Zamfara, har sai budurwarsa ta yi aure.