✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Jirgin farko na Alhazan Najeriya ya taso

Jirgin farko na alhazan Najeriya ya taso daga Jeddah zuwa Sokoto da ƙarfe 1:55pm agogon Saudiyya. Hukumar aikin Hajji ta ƙasa NAHCON ta sanar da…

Jirgin farko na alhazan Najeriya ya taso daga Jeddah zuwa Sokoto da ƙarfe 1:55pm agogon Saudiyya.

Hukumar aikin Hajji ta ƙasa NAHCON ta sanar da tashin jirgin ranar Talata.

NAHCON ta   ce  jirgin na  kamfanin Fly Nas na ɗauke da alhazai 426 da jami’i ɗaya.

Ranar Talata za a fara dawo da alhazan Najeriya

Alhazai sun fara barin Saudiyya bayan kammala Aikin Hajji

Ana sa  ran kammala  kwaso alhazan Najeriya 95,000 nan da 3 ga Agusta.