Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa ta dage zamanta na Majalisar Zantarwa da ake yi kowane mako na wannan makon.
Mai taimaka wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a kan harkokin yada labarai, Femi Adesina ne ya sanar da hakan ga manema labarai.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa ta dage zamanta na Majalisar Zantarwa da ake yi kowane mako na wannan makon. Mai taimaka wa Shugaban Kasa…
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa ta dage zamanta na Majalisar Zantarwa da ake yi kowane mako na wannan makon.
Mai taimaka wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a kan harkokin yada labarai, Femi Adesina ne ya sanar da hakan ga manema labarai.