✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

DAGA LARABA: Yadda Iyaye Ke Kashe Wa ’Ya’yansu Aure A Arewa

Labarin wanda surukansu suka yi dalilin mutuwar aurensa.

More Podcasts

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Shin me zai sa iyaye su aurar da ‘yarsu, su dawo suna juya ta a gidan miji ko yin abin da zai kashe mata aure?

Shirin Laraba na dauke da labarin wani wanda iyayen matarsa suka kai shi bango, har ya hakura da ita.
NAJERIYA A YAU: Halin Da Daliban Najeriya Ke Ciki A Dajin Sudan

A cikin shirin kuma, akwai kuma bayanin irin shisshigi da wasu iyayen ke yi da ke haddasa mutuwar auren ’ya’yansu da kuma yadda za a magance matsalar.

A yi sauraro lafiya.