✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Buhari ya kafa kwamitin bin diddigin dukiyoyin da aka kwato

Shugaba Muhammadu Buhari jiya ya kaddamar da kwamitin bin diddigin dukiyoyin sace da kuma wadanda aka kwato a ciki da wajen Najeriya. Membobin kwamitin sun…


Shugaba Muhammadu Buhari jiya ya kaddamar da kwamitin bin diddigin dukiyoyin sace da kuma wadanda aka kwato a ciki da wajen Najeriya.
Membobin kwamitin sun hada da Olufemi Jinadu da Chinyere Bibiogha da kuma Mohammad Nami.
Buhari ya ce gwamnatinsa ta rika bin kudaden da aka sace tare da kwato illahirin dukiyoyin da aka sace a wajen Najeriya ta hanyar yin amfani da doka da kuma diflomasiyya.