✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Buhari ya kaddamar da kwamitin inganta albashi

  Shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da kwamitin yi wa albashi garambawul inda ya bukaci membobin kwamitin su cimma matsaya kan karancin albashin ma’aikatan kasar.…

 
Shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da kwamitin yi wa albashi garambawul inda ya bukaci membobin kwamitin su cimma matsaya kan karancin albashin ma’aikatan kasar.
Kwamitin wanda ya kunshi mutum 30 ya na karkashin jagorancin tsohon shugaban ma’aikatan Najeriya, Ama Pepple.
An yi bikin kaddamarwar a dakin taron na fadar shugaban kasa a Abuja jiya.