✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Boko Haram sun kashe sojoji uku a Borno

Rundunar sojan kasa ta Najeriya ta ce ’yan kungiyar Boko Haram sun kashe dakarunta uku a garin Magumeri da ke Karamar Hukumar Borno. Kanar Tomothy…

Rundunar sojan kasa ta Najeriya ta ce ’yan kungiyar Boko Haram sun kashe dakarunta uku a garin Magumeri da ke Karamar Hukumar Borno.
Kanar Tomothy Antigha, Mataimakin Daraktan Sashen Yada Labarai na runduna ta takwas shi ne ya bayyana haka a sanrwar da ya raba wa manema labarai a ranar Lahadin da ta gabata a Maiduguri.