’Yan sanda sun kama wasu matasa ’yan Najeriya su 4 da suka boye kansu a karkashin injin jirgin ruwa da nufin ketarawa zuwa kasar Malesiya ta cikin teku ta haramtacciyar hanya.
An kama ’yan Najeriya masu yunkurin satar zuwa kasar Malesiya
’Yan sanda sun kama wasu matasa ’yan Najeriya su 4 da suka boye kansu a karkashin injin jirgin ruwa da nufin ketarawa zuwa kasar Malesiya…