Abin Da Shugaba Buhari Ya Fada Wa Majalisar Dinkin Duniya
Domin sauke shirin latsa nan Shugaban Najeriya Muhammmadu Buhari yayi jawabi mai gamsarwa a taron majalisar dinkin duniya karo na 76 inda a cikin…
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, yayin da yake gabatar da jawabi a zauren Majalisar Dinkin Duniya, ranar Talata, a birnin New York
DagaHalima Djimrao da Muhammad Auwal Suleiman
Mon, 27 Sep 2021 6:00:07 GMT+0100
Shugaban Najeriya Muhammmadu Buhari ya yi jawabi a taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 76, wanda a cikinsa ya bukaci a yafe wa Najeriya bashin da ake bin ta.
Ya kuma kalubalanci Majalisar da ta yi wa tsarin Kwamitinta na Tsaro garambawul.
A wannan shirin za mu duba muhimman abubuwan da Shugaba Buhari, da yadda za su amfani talakan Najeriya.