✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Zazzaɓin ‘Dengue’: Haɗarin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cutar

Hukumar Lafiya ta Duniya ta lissafa zazzaɓin Dengue cikin cutuka masu barazana ga bil'adama a fadin duniya.

More Podcasts

Hukumar Lafiya ta Duniya ta lissafa zazzaɓin Dengue cikin cutuka masu barazana ga bil’adama a fadin duniya.

A ’yan kwanakin nan cibiyar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa ta Najeriya (NCDC) ta ce ana zargin sama da mutum 71 sun kamu da zazzaɓin Dengue, tuni kuma aka tabbatar cewa wasu 13 sun harbu da ita a Jihar Sakkwato.

Shirin Najeriya a Yau ya mai da hankali kan matakan da ya kamata ku dauka na kariya da kuma wasu abubuwan da ya kamata ku sani kan cutar Dengue.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan