✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Zaben 2019: Buhari ya nada Tinubu a matsayin Shugaban kamfen

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce, Uban jam`iyya mai mulkin Najeriya ta APC, tsohon Gwamnan Legas Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, shi ne zai jagorancin ragamar…

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce, Uban jam`iyya mai mulkin Najeriya ta APC, tsohon Gwamnan Legas Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, shi ne zai jagorancin ragamar kamfen din takarar shugabancin Najeriya da yake nema a karo na biyu.

Shugaba Buhari ya bayyana hakan ne a yau Litinin yayin kaddamar da kamfen dinsa da aka yi a Abuja.