Wasu matasa biyu da ake zargi da kwarewa wajen yi wa mutane sane da kuma fizge wa mata jakarsu ta hannu sun kashe wata mata mai dauke da juna biyu mai suna Chidinma Obiechina, a Larabar da ta gabata, a Unguwar Ikot Nkembre, karamar Hukumar Birnin Kalaba, Jihar Kurosriba kuma suka gudu da Jakarta ta hannu.
’Yan sane sun kashe mai tsohon ciki a Kalaba
Wasu matasa biyu da ake zargi da kwarewa wajen yi wa mutane sane da kuma fizge wa mata jakarsu ta hannu sun kashe wata mata…