✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

‘Yan banga sun kama kwamandansu kan hada baki da ‘yan fashi

Kungiyar ’yan banga a yankin Jenkwe da ke karamar Hukumar Obi a Jihar Nasarawa ta kama daya daga cikin kwamandojinta mai kula da Duduguru mai…

Kungiyar ’yan banga a yankin Jenkwe da ke karamar Hukumar Obi a Jihar Nasarawa ta kama daya daga cikin kwamandojinta mai kula da Duduguru mai suna Ezikiel Joshua bisa zarginsa da kwarewa wajen hada baki da ’yan fashi da makami suna fashi a yankin.