A ranar Lahadin da ta gabata ne kasar Pakinstan ta yi bikin cikarta shekaru 70 da samun ‘yanci daga Turawan mulkin mallaka. Su ma ‘yan kasar mazauna Najeriya ba a barsu a baya ba, domin sun shiga sahun takwarorin na sauran kasashen duniya suka shirya nasu taron a tsibirin Banana Island a kololuwar birnin Legas, inda kwamishinar matasa da wasanin motsa jiki ta Jihar Legas Uzamat Akinbile-Yusuf ta yi matuƙar farin ciki da shi.
Yadda taron ‘yancin Pakistan ya gudana a Legas
A ranar Lahadin da ta gabata ne kasar Pakinstan ta yi bikin cikarta shekaru 70 da samun ‘yanci daga Turawan mulkin mallaka. Su ma ‘yan…