✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Yadda Taliban ke raka mutane filin jirgi na Kabul

Kwamandan dakarun Amurka na tuntubar jami'in Taliban mai kula da tsaro

Harin kunar-bakin-waken da aka kai ranar Alhamis ya tilasta wa dakarun Amurka hada hannu da ‘yan Taliban don samar da tsaro a kewayen Babban Filin Jirgin Sama na Hamid Karzai da ke Kabul.

Bidiyo: AFP