Mazauna kauyukan Luwa da Shamayangu da Gungu da ke Zungeru a karamar Hukumar Wushishi a Jihar Neja sun ce suna cikin tashin hankali sakamakon yadda nakiyar da wani kamfanin kasar Sin da ke gudanar da kwangilar gina tashar wutar lantarki ta Zungeru ke jawo musu asarar rayuka da dukiya.
Yadda nakiyar kamfanin Sin ke hallaka mazauna kauyukan Neja
Mazauna kauyukan Luwa da Shamayangu da Gungu da ke Zungeru a karamar Hukumar Wushishi a Jihar Neja sun ce suna cikin tashin hankali sakamakon yadda…