✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

“Yadda Dukan Malami Ya Jawo Min Nakasa”

Hauwa Salihu daliba ce da malaminta ya daka har hakan ya jawo mata nakasa. A wannan hirar da Aminiya, dalibar da ke karatu a makaratar…

Hauwa Salihu daliba ce da malaminta ya daka har hakan ya jawo mata nakasa. A wannan hirar da Aminiya, dalibar da ke karatu a makaratar Rochas Foundation College, a garin Zariya, inda abin ya faru, tare da iyayenta, sun bayyana yadda raunin da ta ji sakamakon dukan ke shafan rayuwarta.