Shugaban kungiyar ’yan kasuwa reshen karamar Hukumar Kachia da ke Kudancin Jihar Kaduna Alhaji Mika’ilu Abdullahi ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna da ta tallafawa kananan ’yan kasuwa da jari domin farfado da kuma bunkasa kananan kasuwanci.
Ya buqaci a tallafa wa ‘yan kasuwa
Shugaban kungiyar ’yan kasuwa reshen karamar Hukumar Kachia da ke Kudancin Jihar Kaduna Alhaji Mika’ilu Abdullahi ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna da ta…