Jami’an tsaro da ke shigar da ƙara sun ce an tsinci gawar jaririn wanda ko cibiyarsa ba a yanke ba.
- An yi zanga-zangar kisan ɗalibi a Jami’ar FUDMA da ke Katsina
- NNPP ta dakatar da Kawu Sumaila da Ali Madakin Gini
Wata majiya ta ce uwar jaririn mai shekaru 18 ta jefo shi ne ta tagar ɗakin wani otel daga hawa na biyu a Kudancin Faransa.